advanced Search
Item hakuonekana

درمان رذائل اخلاقی

Tambayoyi Masu Fadowa

  • Iso in sami masaniya kan rayuwar Mikdadu dan Aswad shin zaku aiko min da halayyar rayuwarsa?
    5637 تاريخ بزرگان 2018/11/04
    A shekata ta sha shida bayan shekarar giwa aka haifi Mikdadu dan Aswad, kuma an san shi da sunan Mikdadu dan Aswad bakinde. Kuma sunan mahaifinsa Amru kuma shi ne mutum na goma sha uku a musulunta, ta wannan janibi yana daga cikin farko- farkon musulunta kuma ...
  • shin ya inganta mutum ya karanta littatafan wasu malamai irinsu Dr. Ali shari’ati (a.j)?
    8022 تاريخ بزرگان 2012/07/25
    Akwai ra’ayoyi mabanbanta masu sabani da juna dangane da karanta littatafan Dr. Ali Shari’ati. Akwai masu wuce gona da iri, akwai masu tauye shi. Sai dai daidaitaccen ra’ayi kan batun shi ne ra’ayin Sayyidul Ka’id Ali Khamana’i. Wannan shi ne ra’ayi madaidaici kuma mafi adalci a wannan ...
  • su wane ne zuri’ar yajuj da majuj? Ya karshen su ya zamo? Wane mataki Zulkarnaini ya dauka a kan su?
    17367 یأجوج و مأجوج 2012/07/24
    Tarin ayoyi na Kur’ani da Attaura da kuma bayanan tarihi a kan yajuj na nuni da cewa wannan a’umar ta rayu ne a yankin arewacin asiya sai dai sun ta kai ma yankin kudu da yamma hare hare masu tsanani. Amma lokacin da Zulkarnaini ya yi bango ...
  • Mene ne ra’ayinku dangane da wilayar imamai ma’asumai (a.s) a kan mumini?
    6106 دانش، مقام و توانایی های معصومان 2012/07/25
    DAGA AYATULLAHI MUKARIMUSH SHiRAZY (MZ) ‘E’ imamai ma’asumai (a.s) suna da wilayar da Allah (s.w.t) ya sanya musu da wacce shari’a ta sanya musu duk gaba daya a kan muminai; sai dai cewa ita wilayar ta doru ne a kan wasu mas’lahohi wato wasu sharudda ...
  • Shin a mazhabar ja'afariyya ana yin sujada a tsakiyar salla yayin da aka ji an karanta ayar Sujada?
    6797 • دیگر احکام مرتبط با نماز 2013/08/12
    Bisa mahangar fikihun Shi'a wannan mas'alar ta zo ne kama haka: Idan mai salla ya karanta daya daga cikin surori hudu da suke da ayar da wajibi ne a yi sujada in an karanta su, kuma da gangan, to sallarsa ta bace
  • Shin hadisin da ke cewa: “Mutane (musulmi) zasu rbu zuwa bangarori saba’in da uku (73)” ingantacce ne kuwa?
    5231 Dirayar Hadisi 2019/06/15
    Malaman hadisi daga sunna da shi’a sun kawo hadisin “rabuwar mutane” ta bangarori masu sabawa juna. Kuma dukkan wadannan hadisai da Shi’a, sunna suka kawo yana labarto rabuwar musulmai bayan manzo (s.a.w), ruwaya ce a yadda take, idan zamu dauki daya daga ruwayoyin Shi’a daga wadannan hadisai ...
  • Mene ne Addini?
    11213 Hikimar Addini 2012/07/23
    An yi nuni da ra’ayoyi kala-kala masu yawa a addini kuma an yi amfani da Kalmar “addini” a wurare masu yawa da ma’anoni kamar haka: 1. Duk wani imani da wani karfi boyayye na gaskiya ne ko na barna. 2-kawai addinin Allah saukakke. Don haka ...
  • Yaya zan tuba daga kallon film mai batsa?
    38734 توبه 2014/02/12
    Sabo kamar wani jiki ne mai wari da duk sa'dda aka nutse cikin yin sa to sai mutum ya rika jin warinsa ya ragu sakamakon ya zama jikinsa, domin zai daina jin warinsa daga karshe ya dulmuye cikinsa sosai. Kuma idan mutum ya yi azamar komawa daga ...
  • Shin zai yiwu ai mana bayanin tafsirin suratu kausar?
    10202 ویژگی ها و مناقب 2017/06/17
    Suratu kausar sura ce da take da ayoyi guda uku, abin da ya fi shahara gun malamai shi ne an sauke ta a garin makka; sannan dalilin saukar ta shi ne yayewa manzon rahama (s.a.w) damuwar da yake ciki sakamakon mauta da gorin da wasu cikin kuraishawa ...
  • DOMME AKE WA KA’ABA RIGA DA YADI MAI BAKIN LAUNI KAWAI?
    10358 حج و عمره 2012/07/26
    Ana kiran wannan bakin kyalle da ake rufe Ka’aba da shi a wannan zamani da suna suturar Ka’aba ko rigar Ka’aba. A wannan zamani ne ake wa Ka’aba rika da bakin yadi, da aka yi masa zayyanar ayoyin Kur’ani da aka saka da launin ruwan gwal. Amma ...

Mafi Dubawa