5577
Dirayar Hadisi
Allama Majlisi (RA) ya ruwaito a cikin littafinsa Biharul-Anwar cewa: Wani mutum ya zo wurin Imam (a.s) sai ya ce da shi “Ya sarkin muminai, ka bani labarin mene ne, Wajibi, da, Abin da yafi wajaba, Abin mamaki da abin da yafi ban mamaki, abu mai wuya, ...