advanced Search
Dubawa
4224
Ranar Isar da Sako: 2017/06/17
Takaitacciyar Tambaya
A lokacin da hura wa Annabi Adam (a.s) rai me ya fara cewa?
SWALI
A lokacin da aka hura wa Annabi Adam (a.s) ruhi waca magana ya fara furtawa?
Amsa a Dunkule
An rawaito cewa lokacin Allah madaukaki ya hura wa Annabi Adam daga ransa sai ya ta shi mutum madaidaici sai ya zauna ya yi atishwawa, sai aka yi masa ilhama da ya ce:≪alhamdu lillahi rabbil aalamin≫ “godiya ta tabbata ga Allah ubangijin talikai” sai kuwa ya fadi hakan, sai Allah madaukakin sarki ya ba shi amsa da cewa: “Allah ya yi maka rahama kuma don haka na halicce ka don ka kadaita ni ka bauta min ka gode min ka yi imani da ni kuma kar ka kafirce min sannan kar ka tara ni da wani abokin tarayya”;[1] »yarhamakul lah wa li haza khalaktuka lituwahhida ni wa ta’abuda ni wa tahmuda ni wa tu’umina bi wala takfura bi wala tushrika bi shai’a«.
Don haka farkon abin da Annabi adam ya fara cewa gudiyar ubangije ce da bisa ilhama da aka kimsa masa[2] kuma farko maganar da Allah ya fara yi da shi ita ce tagwai din godiyar ubangiji[3].
 

[1] Ibni dawus lai dan Musa, a cikin sa’ad al-saudi linnufus mandhud shafi 34, kom, daruk zakhir . ibni fahad hilli Ahmad dan Muhammad  a cikin uddatu al-da’i wa najahusl sa’i sh 144- 145 darul kutub al-islami bugu na farko shekara 1407.
[2] Kabir madani, sayyid alikhan dan Ahmad, a cikin riyadhul salikin fishrhi sahifatu sayyidu sajidin. J 1 sh 319, kom tdaftari intisharat islami bugu na farko, 1409.
[3] Uddatu al-da’I wa najahul sa’I shafi 145.
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

  • Mece ce mahangar mafi yawan malamai game da jagorancin malami bayan babbar boyuwar Imami?
    7583 پیشینه تاریخی ولایت فقیه 2012/07/24
    Sama da shekaru dubu ne malaman shi’a suke yin bincike kan mas’alar jagorancin malami, wasu kamar abussalah halbi, da ibn idris hilli, sun yi bayani dalla-dalla game da sharuddan malami mai maye gurbin imami ma’asumi a wannan zamani, wasu ma sun yi bayani kan ayyukan da suka ...
  • wace hanya ce ta magance munanan saqen zuciya da tunaninnika munana da kyautata alaka ko dangantaka da ALLAH?
    15122 ارتباط انسان و خدا 2012/07/25
    Hakika ita alaka ko daggantaka ta kasu kasu biyu, alakar ALLAH da mu da kuma alakar mu da ALLAH, to alakar mu da ALLAH na iya samun rauni, amma raunin yana faruwa ne daga bangare mu zai wuya alakar tamu da ALLAH ta yanke baki daya. Sai ...
  • a mahangar Kur’ani mene ne bambanci ibilis da shaidan?
    11529 ابلیس و شیطان 2012/07/24
    A bisa ayoyin kuráni mai girma ibilis yana daya daga cikin aljanu, saboda yawan ibadar shi ya zamo daga cikin mala'iku, amma bayan Allah ya halicci Adam sai aka umarce shi da yi wa Adam sujada amma ya ki sai Allah ya nisantar dashi daga gare shi. ...
  • Shin zai iya yuwuwa a kai ga martabar ubangijintaka?
    7239 انسان شناسی 2012/07/25
    Makamin matsayin ubangijintaka yana da matakai da marhaloli mabambanta, kuma don a samu wannan amsar dole ne a ga dukkan martabobi da ma’anonin baki daya. Idan abin da ake nufi da kai wa matakin ubangijintaka shi ne zatin mutum ta canja da sauyawar abin halitta ya koma ...
  • Mene ne Dalilin wilayar Ma'asumai (a.s)?
    11789 ولایت، برترین عبادت 2012/07/24
    Ana iya tabbatar da Wilaya da jagorancin ma'asumai (a.s) a cikin madogarar dalilai hudu na shari'a da ya hada da Littafi, Sunna, Hankali, Ijma'. Dukkan malaman Shi'a kalmarsu da maganarsu ta hadu gaba daya ba ma tare da koma wa maganganunsu ba, kai hatta da ...
  • menen hukuncin kallon fim din biki mai tada hankali da sa sha’awa.
    9407 2018/11/04
    Kallon wannan fim din laifi ne kuma ya haramta, kuma lalle ne ki nisanci sake kallon sa, amma dangane da kallon farko wanda ba ki san me ya ke cikinsa ba shi ma kin yi laifi tun da tun a farko ya kamata ki gasgata babarki da ...
  • Mene ne ma'anar jagorancin malami?
    10827 کلیات 2012/07/24
    Kalmar Wali da larabci tana da ma'ana guda uku: 1-masoyi, 2-aboki, 3-mataimaki. Bayan haka akwai wasu kalmomi kuma da suke nufin; 1-Salladuwa 2-Jagoranci da shugabanci. "Wilaya" kalma ce da ake amfani da ita da ma'ana biyu a isdilahin fikihu: 1- Wuraren da wanda ...
  • Iso in sami masaniya kan rayuwar Mikdadu dan Aswad shin zaku aiko min da halayyar rayuwarsa?
    5989 تاريخ بزرگان 2018/11/04
    A shekata ta sha shida bayan shekarar giwa aka haifi Mikdadu dan Aswad, kuma an san shi da sunan Mikdadu dan Aswad bakinde. Kuma sunan mahaifinsa Amru kuma shi ne mutum na goma sha uku a musulunta, ta wannan janibi yana daga cikin farko- farkon musulunta kuma ...
  • Me yasa Allah bai nufin shiryar da mutane gaba daya ba, kuma kowa ya sami alheri?
    11339 هدایت الاهی 2012/09/16
    Tabbas abin da aka gano a cikin wannan ayar ta 13 cikin Suratul Sujada mai albarka cewa Allah bai so mutane gaba dayansu su sami shiriya ba, wannan maganar ba haka ba ce, hakika abin sabanin haka ne domin Allah ya so kowa ya shiryu domin samun ...
  • Saboda me aka halicci Iblis (shaidan) da wuta?
    14572 Tsohon Kalam 2012/07/25
    Tabbas Allah mai tsarki da daukaka mai hikima ne ta kowace fuska, sannan dukkanin ayyukansa ya yi su ne bisa asasi na hikima ta karshe, to doron wannan asasi dukkanin samammu Allah ya halicce su ne a bisa doron hikima ta karshe, kamar yadda ya suranta su ...

Mafi Dubawa