advanced Search
Dubawa
5110
Ranar Isar da Sako: 2019/05/15
Takaitacciyar Tambaya
Shin Ammar Dan Yasir ya temaka wa Imam Ali (a.s) kan lamarin da ya faru a SaKifa ko kuwa?
SWALI
Ina yin sallama a gare su, Dangane da abin da ya wakana a SaKifa, shin Ammar Dan Yasir ya temaki Ali (a.s) ko kuwa?
Amsa a Dunkule
Mutane da dama sun tafi kan cewa Imam Ali shi ne shugabansu, amma yanayin yanda suke yi masa biyayya kuma suka sallam masa ya banbanta, babu tantama tun a farko Ammar ya kasance matemaki kuma mabiyu wanda ya sallamawa imama Ali (a.s) duk da cewa ta yiyu wani abu ya Darsu a cikin zuciyarsu cewa me ya sa Imam ya zaBi yin shiru, me ya sa be zare takobinsa ba, saboda me........? dss.
«عَلِیُّ بْنُ الْحَکَمِ، عَنْ سَیْفِ بْنِ عَمِیرَةَ عَنْ أَبِی بَکْرٍ الْحَضْرَمِیِّ، قَالَ: قَالَ أَبُو جَعْفَرٍ (ع) ارْتَدَّ النَّاسُ إِلَّا ثَلَاثَةَ نَفَرٍ سَلْمَانُ وَ أَبُو ذَرٍّ وَ الْمِقْدَادُ. قَالَ قُلْتُ فَعَمَّارٌ قَالَ قَدْ کَانَ جَاضَ جِیضَةً، ثُمَّ رَجَعَ، ثُمَّ قَالَ إِنْ أَرَدْتَ الَّذِی لَمْ یَشُکَّ وَ لَمْ یَدْخُلْهُ شَیْ‏ءٌ فَالْمِقْدَادُ، فَأَمَّا سَلْمَانُ فَإِنَّهُ عُرِضَ فِی قَلْبِهِ عَارِضٌ أَنَّ عِنْدَ أَمِیرِ الْمُؤْمِنِینَ (ع) اسْمَ اللَّهِ الْأَعْظَمَ لَوْ تَکَلَّمَ بِهِ لَأَخَذَتْهُمُ الْأَرْضُ وَ هُوَ هَکَذَا فَلُبِّبَ وَ وُجِئَتْ، عُنُقُهُ حَتَّى تُرِکَتْ کَالسِّلْقَةِ، فَمَرَّ بِهِ أَمِیرُ الْمُؤْمِنِینَ (ع) فَقَالَ لَهُ یَا أَبَا عَبْدِ اللَّهِ هَذَا مِنْ ذَاکَ بَایِعْ! فَبَایَعَ وَ أَمَّا أَبُو ذَرٍّ فَأَمَرَهُ أَمِیرُ الْمُؤْمِنِینَ (ع) بِالسُّکُوتِ وَ لَمْ یَکُنْ یَأْخُذُهُ فِی اللَّهِ لَوْمَةَ لَائِمٍ فَأَبَى إِلَّا أَنْ یَتَکَلَّمَ»؛
“An karBo daga Ali Dan Hakam daga Saifu Dan Umairu daga Baban Bikri bahadhrame, ya ce: Abu Ja”afar  (a.s) ya ce dukkanin mutane sun yi ridda bayan Manzon Allah (s.a.w) in banda mutum uku, Salman da Abuzarri da MiKdad, ya ce sai na ce Ammar fa? sai ya ce: ya kasance ya raurawa sanna ya dawo, idan kana nufin wanda be yi shakku ba wanda shi ne kuma wani abu bai raurawar da shi ba to MiKdad ne, amma Salman ya kasance yana ganin cewa Imam Ali na da sunan Allah mafi girma wanda da ina ma zai roki Allah da shi, da kasa ta kamasu sun halaka baki Daya, kuma haka ne. amma Abuzarri haKiKa Imam Ali ya umarce shi da ya yi shiru (saboda tausaya wa a gare shi ba bisa umarni ba), domin ya kasance ba ya jin tsoron zargin mai zargi kal lamarin Ubangiji , sai ya Ki ya yi shiru ya ci gaba da magana”. [1]
La’akari da yanayin da musulunci ya ke ciki a farkon kira, na kasancewar sa sabon kafawa kuma sabon addini, wamda ke kewaye da haDurra masu yawa, na daga abokan gaba na cikin gida da ma na waje, waDannan dalilai zasu iya zama sirrin da ya sa Ahlulbaiti suka yi wa wasu daga  cikin sarakuna shiru, kuma wannan ne ma yasan Salman da Ammar suka yi aiki tare da hukamomi abin da ya fi wannan shi ne hidimar da Imam Ali (a.s) ya gabatar da temaka wa halifofi zai kusanto da wannan mahangar.  Da wani yaren bisa la’akari da yanayin da musulunci ke ciki da kuma kokarin kare wanzuwarsa da bada gudun mawa wajen cigabantar da shi, ba abin da zai hana Imam ma’asumi ya yi aiki tare da halifofi,[2] kumar yanda Salman da Ammar ma sun karBi matsayin gomnoni a garin Mada’in da Kufa da izinin Imam Ali (a.s).[3]
 
 

[1]. Kashshi, Muhammad  bini Umar, ikhtiyari ma’arifatul rijal, shafi 11, muassasr nashri danashgah, mashhad, bugu na Daya shekara ta 1409. Shekh mufid, al-ikhtisas, wanda aka yiwa tahKiKi aka gyara, gaffari, Ali akbar, muharrami zirnadi, Mahmud, Mahmud, shafi na 10, mu’atamarul alami lil’alfiyati shekh mufid, Kum, buga na daya, 1413.     
[2]. Saboda haka ne ma Imam Ali (a.s) yake cewa “zan sallama matuKar al’ummar musulmai zasu sallama kuma ya zama ba wanda ake zalunta sai ni kaDai” nahjul balaga, tarjamar Dashti, Muhammad  khuDba, ta 74, shafi na 122 -123; da ibni abinl hadidi j 6 sh 166; subhi salih, 102.
[3]  La’akari da yanda waDannan manyan suka sallama wa Imam Ali (a.s), yana da marukar wahalar gaske a ce sun karBi waDannan manyan ayyuka na hukuma ba tare da izinin Imam Ali (a.s) ba.
TARJAMA YA JAWABU KATIKA LUGHA NYENGINE
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

  • menene abin sha mai tsarkakewa?
    18306 شراب طهور 2012/09/16
    "Ashsharab" abin nufi duk abin sha "Addahiru" abin nufi mai tsaki mai tsarkakewa wannan kalma an yi amfani da ita a cikin ayoyi daban-daban a gidan aljanna ana samun abin sha mai tsarki mai dadi iri-iri mai yanayi kala-kala, hakika Kur'ani mai girma ya kawo maganar sa ...
  • Mece ce Daraja, Mene ne hanyoyinta?
    14854 Halayen Nazari 2012/07/24
    Karimci; yana nufin nisantar abubuwan wulaknata kai da tsarkaka daga dukkan mummunan hali, amma karimi siffa ce da ake gaya wa mutum mai daraja da ya tsarkaka daga dukkan wulakanta kai da munanan halaye. Kuma ana amfani da karama a matsayin kalma da take kishiyantar ...
  • Ida mutum ya yi wa mace wakilci a auren mutu’a amma bai gaya mata yawan sadakin da mudda (tsawon lokaci) ba, shin auren ya inganta kuwa?
    11492 متعه 2012/07/25
    Akwai amsoshi daban-daban tsakanin fatawoyin malamai kamar; AYATULLAHI KHAMNA’IY (MZ); Idan ta wakilta shi a kan komai hatta a sadaki da mudda babu matsala mutukar an cika sauran sharudda kamar izinin uba, kaka, ko wa, ga yarinya budurwa, don cika ...
  • Shin Mace zata iya yin Limancin sallar jam’i ga mata irinta?
    11159 شرایط امام 2012/11/04
    An samu sabanin ra’ayoyi tsakanin malamai maraji’ai game da limancin mace ga mata a sallar jam’I da zamu kawo bayanin kamar haka: 1. Mafi yawan marja’ai sun tafi a kan cewa bisa ihtiyadi wajibi ne limancin mace ga ‘yan’uwanta mata ba ya inganta
  • Me ake nufi da Ci gaban al’umma a cikin siyasar musulunci?
    12047 کلیات 2012/07/24
    Cigaba da wayewar al’umma yana daga cikin isdilahohin da suka yadu a cikin tunanin yammacin duniya da malam palsafar siyasar yammacin duniya da aka yi masa fassarori mabambanta daga cikin bayanai da aka yi wa wannan isdilahin, da muna iya gane cewa mahangar da ake da ita ...
  • Me ye gwargwadon ikon da aka ba wa wilayatul fakih (Jagorancin malami)?
    8874 گستره عمل ولی فقیه 2012/07/26
    Dalilan shugabancin malami (wilayatul fakih) suna bayyana cewar, fakihi shi ne wanda yake jagorantar al’umma ta musulmi, kuma yake maye gurbin imamai ma’asumai (amincin Allah ya tabbata a gare shi) a zamin da imami yafaku (boye). Ta wannan matashiyar wilayatul fakih (Shugabancin malami) tana da abubuwan da ...
  • Ya Ma’aunin Ubangiji ya ke wajen zabar wasu gungu daga cikin mutane domin ya ba su mukamin Annabta?
    6465 The Recognition of the Holy Prophet 2017/05/21
    Nufin Allah da iradar sa na da tsari da kaidoji (ko dokoki), kuma ayyukan sa ba mara sa ma’ana da manufa ba ne, ballantana ma bisa tsarin na hikima da ilimi da tausayi yake zaratar da komai. Don haka ne ma yake zabar wasu daidaiku daga ma’abota ...
  • Yaya asalin mutum yake?
    23895 خلقت انسان 2012/07/25
    Littattafan riwaya da na tarihi sun tabbatar cewa dan’adam wanda ke kan doron kasa bai kasance an same shi daga Habilu da Kabilu ba, shi dai an same shi daga dan Annabi Adam (amincin Allah ya tabbata a gare shi) na uku mai suna Shisu ko Hibatullah.
  • Me ye alaka tsakanin Zuhudu da ci gaban zamani?
    12295 Halayen Nazari 2012/07/24
    Kalmar zuhudu da saukin rayuwa suna daga kamalar halaye, wanda ya koma zuwa ga littattafanmu na shari'a zai samu cewa sun muhimmantar da wannan kalma da yawa, kuma sun karfafa ta sosai, suna masu nuni da kwadaitarwa da rashin damfaruwa da duniya da adonta, sai dai abin ...
  • me ye sharuddan jagorancin malami?
    8619 شرائط و خصوصیات ولی فقیه 2012/07/24
    Sharuddan asasi na jagoran musulunci sun hada da: ilimi, adalci, ikon tafiyar da al'ummar musulmi. Kuma a asalin doka ta dari da tara ta kundin tsarin dokar jamhuriyyar musulunci an yi nuni da wadannan sharuddan kamar haka: Sharudda da siffofin jagora: 1- siffantuwa ...

Mafi Dubawa