advanced Search
Dubawa
12931
Ranar Isar da Sako: 2012/05/14
Takaitacciyar Tambaya
An samu hadisi daga imam Ali(a.s) cikin littafin anwarul mush’a’een, da ya yi magana game da masallacin jamkaran da dutsen khidr, shin wannan ruwaya ingantacciya ce da za a iya gasgata ta kuma za’aiya sata cikin mu’ujizozin Imam Ali (a.s)?
SWALI
Naga hadisi da aka rawaito a wurare da yawa a littafin << anwarul mush’ash’een>> kamar yadda ya zo nayi mutukar kwadayin hadisin daga farkonsa zuwa karshensa duk da ban samu littafin ba, ina bukatar a fayyaze min asalin hadisin, hadisi daga amirul muminin da yake nuni zuwa abin da aka rawaito cikinsa haka nan ma cikin littafin khulasatul buldan da aka ciroshi shima daga littafin mu’unisul hazeen wanda shima na daga litattafan sheikhus saduuk dadangane ingantacce daga amirul muminin, inda cikin ruwayar an ce imam Ali (a.s) ya gayawa Uzaifa ne cewa :ya kai dan yamany! a farkon bayyana ka’im zai fito daga ‘ya’yan Muhammad (s.a.w) a waje da ake kira Kum, yana kiran mutane zuwa gaskiya mutane kuma zasu taru a wajansa daga gabas da yamma musulunci zai dawo sabo, ya dan yamany! Wannan gasa na da daraja da tsarkin da babu najasa ko kazanta a cikinta, kin shikanta bakwai ne farsahi bakwi ne daga cikin farasihai takwas, ana ganinsa kan wannan farin dutsen (wasu daga mutane na ganin wannan farin dutsen shi ne dutsen khidr cikin Kum ana kiransa farin dutse) ka kusanceshi a kurkusa (gaba gaba) ta bangaren masallacin kuma karamar kusanta, (wanda shi ne karamin mazauni) ana kiransa jamkaran yana fitowa a kasan masallatan ddddd wanda kuma gidan wuta ne …. zamu iya amfanuwa da wannan hadisi cewa masallacin sauki (sahla) zai zama an fade shin ne ga Imamul hujja (AF) a zamanin bayyana, hakanan ma masallacin jamkaran zaisamu waje na musamman a zamanin bayyana shi ne zai zama ga Imamul hujja(AF), marigayi alkatuz zaba an ya kawo sharhi da tafsirin hadisin, bayan ya ciroshi daga cikakken nassi, amma abin da ya shafi farin dutse da farin mazauni a cikin wata maganar da tazo cikin hadisi, hakika ya fayyace ta mu kuma bamu fayyace ba. Abin nufi shi ne duk hadisi mulahimi baya bukatar wurin gas gata sanadinsa, wannan kuwa sabida babu wanda zai iya Ambato dukkan wani abin tattaunawa kafin tabbatar da ita daga daruruwan sunan, sai dai idan yana da alaka da wahayi, amirul muminin a lokacinda yayiwa Uzaifa magana game da masallacin Jamkaran babu wani masallaci daya a Irak ko kuwa wani dutsen da aka sani a Kum sai yan kadan, don haka ne muka samu cikin ruwaya yayin da maganar Kum tazo ya yi magana gareta da kusancin ra’a yi har ya samu amfani da map din Kum wajan sahabban Ayimma (a.s), bamu samu daya daga duwatsu ba da mukaji ana kiransu a Jamkaran sai dai kawai garine daga garuruwa cikin Kum. Godiya ta musamman (mai yawa)
Amsa a Dunkule

Bama musun yiyuwar wannan ruwaya kai tsaye sai dai wannan ruwaya ba a cika samunta ba sai a litattafan da suka yi nisan zango da zamanin amirul muminin (a.s) nisanda mafi karanci shi ne shekara dubu, marubucin <Auwal musha sheen> na daga marubutan karshe ya ciro wannan ruwaya tare da dangantata zuwa littafin <mu’unisul hazeen> na sheikhus saduuk ba tare da bayyana danganenta da zurfi ba, bugu da kari wannan littafi da aka fada babu shi yanzu a hannun na, muna kokwanto saboda wasu dalilan danganta wannan hadisin da sheikh saduuk hadi da asalin ilimin hadisi wannan ilmi baida dangantaka da ilimin fikihu, tarihi ko akida.

Amsa Dalla-dalla

sanadin ruwayar da aka yi nuni garta cikin tambaya kamar yadda ya zo a littafin <nurul mus’ash een, khulasatul buldan, da mu’unisul hazeen> muna bukatar samun ruwaya wajan war ware maganar cikin kowane littafi domin isa zuwaga natijar da muke nema.

  1. Littafin <anwarul mush’ash’een> cikin bayanin mutanen Kum da daukakar Kum ittafi mai juzu’i uku da akayisu da harshen farisanci, yana magana kan tarihin kum da sharhin rayuwar ya’yan imamai (a.s) da aka binne cikin Kum hakanan ya hada da sharhin ruwayoyin ma rubutan Kum tun daga shekara ta dari shida aka rubuta shi tare da yadashi sau daya a Iran tun lokacin da aka rubuta shi,
  2. Littafin <khulasatul buldan> an rubbta shit un shekara ta dari uku, ya yi magana kan abubuwan da suka shafi Kum, ana daukarsa cikin mafiya muhimmancin litattafan hadisi
  3. Shi kuma littafin <mu’unisul hazeen> ruwayar da aka samu cikin an danganta ta da sheikh saduuk wanda shi ne hasbuzzahir baban ja’afar Muhammad dan Ali, tarihin wafatinsa a takaice cikin shekara ta dubu (1000) inda ya ambato wannan ruwaya cikin littafin da ake kiransa <mu’unisul hazeen > hakanan manyam malaman da suka biyo bayansa kamar dan shahr ashuub, dan dawuus shima bai ambaci wani abu ba game da wannan littafi da aka dangantashi da sheikh saduuk ba, sai dai zaka samu cikin falaldin ashuub ruwaya da aka ciro daga <mu’unisul hazeen> tare da an ambaci wannan littafin da kulalmil alkalamin (Muhammad, kitklun naisabury) ga sheikh saduuk. magana ta biyu ita ce duk da rufe ido ga mawallafin littafin shi ne ba zaka samu dukkan wani shafewa da ga wadannan litattafan bayan dukkan abin da muka bayyana ta hannnu masu bayyana (tantance) da har zamu iya hukunta musu hukunci sanadinsa da dalilin ruwayoyin da muka ambata bayan dukkan wannan bayani muna bukatar waiwayawa zuwa wannan gabatarwar kamar haka
  1. Wannan ruwaya zamu iya kara duba a kanta cikin littafin anwarul mushash’een wanda ma’abocinta na daga marubutan karnin karshe, kuma ruwayar da aka samo cikinsa kanta bata da girman sanadin da za a iya wani inganta ta da shi (saboda yankewar dangane)
  2. Baiyi nunin wannan ruwaya tasa ba zuwa kowa ne littafi b, har ma da manyan litattafai irinsu bihar da sauransu wadanda ke dau ke da dukkan hdisai
  3. Dangantakar littafin mu’unisul hazeen na sheikh saduuk ya yi binciken da yake da kokwanto mai tsanani a cikinsa
  4. Ingancin wannan dangantaka domin kuwa tsananin <khulasatul buldan> wanda shi ne masdarin da <anwarul mush’ash’een> ya zo da shi wanda tsananin <mu’unisul hazeen > wanda ake kiran samun ruwayar a cikinsa, ansamu ruwayoyi a cikinsa wanda tazar sa da <anwarul mush ash’een> ya kai kimanin shekara dari bakwai (700) hadi da salsalar sanadinsa daga mai ruwayar zuwa sheikh saduuk ba, haduwar wannan kuwa tare da ganin babu damar sallamawa cewar daga sheikh saduuk yanke, koda kuwa littafin na da sanannen dangane ga sheikh saduuk kamar sauran litattafansa, ko kuma ya tabbata zuwa gares wannan ishkali ba zai karu ba.
  5. Hadi kan abin da ya zo cikin tambayar mai tambaya ya ce a cikin littafin karshe da nuna hadisin ingantacce ne tare da rashin samun sanadin da ya dangane balle a yi hukunci kan ingancinsa da rashin ingancin.
  6. Da mun samu ruwayar cikin littafin da ake la’akari dasu kamar kutubul arba a wadanda ake ganin lokutan da aka yisu na kusa da lokacin ma’asumai (a.s) kuma wannan ruwaya bata da sanadi, malaman addini basa la’akari da ita sai dai idan ta samu ingantuwa daga watanta, amma kuma ba su da damar musunta kai tsaye, balle ma ruwayar ba a samota daga littafin da akalla shekaru dubu (1000) bayan barin ma’asumai (a.s) kuma bata hada hanya da wani littafin da za a yi la’akari da shi ba. Kari da haka muna iya fitatar da natija kamar haka; rashin ruwayar riko da wadannan ruwayoyin, da kuma sharuddan ilimin hadisi domin tabbatar da hukuncin sa ta hantar tarihi, fikihu, magana, … kuma ba zaka iya samun tabbaci kowane littafi, dalilin lura da zai tabbatar maka da asasin rayuwar wannan bangare, sai dai hakan ba zaisa ka kore rayuwar ba muna ganin na daga larura a ambata hanyoyi kamar haka;
  1. Nassin larabci na wannan hadisin bamu da shi a hannunmu
  2. Ba zai yiwu mu kaddara wanna hadisin daga mu’ujizozin imam Ali (a.s) ba, sai dai idan zamu iya tabbatar da shi daga littafin magabata ba, kuma littafin karshen lokaci ba (ba maga bata na kusa ba)
  3. Wannan ruwaya ba zamu iya amfanuwa daita a matsayin dalili ba, sai dai idan zata iya karfafa mana gwiwa.

Allah ya sa mu dace.

 

TARJAMA YA JAWABU KATIKA LUGHA NYENGINE
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

Mafi Dubawa