advanced Search
Dubawa
12774
Ranar Isar da Sako: 2006/06/03
Takaitacciyar Tambaya
Mene ne ma’anar shirin Ubangiji wato (makru) a cikin Kur’ani mai girma?
SWALI
Mene ne ma’anar shirin Ubangiji wato (makru) a cikin Kur’ani mai girma?
Amsa a Dunkule

(Almakru) Yana zuwa da ma’anar shirya wani abu da kuma neman wani abu wanda yake shiga cikin ayyukan alheri da na sharri saboda haka ne aka yi amfani da ita a cikin Kur’ani mai girma abar jinginawa da siffa mummuna wato makirci.

Tanadin Ubangiji: Da akwai ayoyi masu yawa wadanda suke jingina tanadi zuwa ga Allah Madaukaki ita tana yin duba ne zuwa jujjuyawa gamammiya ga Allah Madaukaki domin cewa shi ne mamallakin jujjuyawa ba a samun wani abu da aka juya wanda ya fita daga kewayen jujjuyawarsu mai fadi saboda haka ne Allah Madaukaki ya kasance a saman dukkan wani mai shirya al’amura (Allah shi ne mafi alherin masu shiyar al’amura) Allah Madaukaki yana cewa:

﴿وقد مكر الذين من قبلهم فلله المكر جميعا يعلم ما تكسب كل نفس وسيعلم الكفار لمن عقبى الدار﴾

Ma’anar wannan aya shi ne: “Hakika wadanda suka gabace ku sun yi shirya al’amura to Ubangiji shi yake da shiri gaba daya, ya san abin da kowacce rai take aikatawa da sannu kafirai za su san wane ne yake da karshen makoma”.

Wannan ayar tana yi bayani karara a kan cewa jujjuya al’amari na gaba daya, yana ga Allah Madaukaki kuma jujjuya al’amuran wasu wanda yake fuskantar nasa ba shi da wata alama da za a ambata.

Amsa Dalla-dalla

Abin da ake nufi da (makru) ita kalmar makru a harshen Larabci tana zuwa da ma’anar jujjuyawa, wannan kuwa ya hade ma’anar tana nufin abu ne kyau ko kuma mara kyau,[1] wannan jujjuyawar ta kasance a cikin mummunan aiki ko kuma kyakkyawa tare da cewa wasu daga cikin malamai sun fasasra kalmar da ma’anar yaudara, amma yayin da ake jingina ta ga Ubangiji nan kuma tana zuwa da ma’anar sakamako da kuma ukuba.

TANADIN UBANGIJI:

Yayin da muke la’akari da ayoyin da aka yi amfani da kalmar (makru) a cikinta za mu ga cewa abin da ake nufi da (makru) shi ne jujjya al’amura da kuma bincike shig ada wand ake fita wani lokacin yana kasancewa a cikin al’amuran alheri wani lokacin kuma yana jawo ma’anar cuta.[2] Misalin wannan abin da ya zo a cikin aya mai girma a cikin fadinsa Madaukaki:

﴿ويمكرون ويمكر الله والله خير الماكرين﴾[3]

Ma’anar wannan aya shi ne: “Suna shirya makirci, Allah kuma yana yi musu shiri, Allah shi ne mafi alherin masu tanadi”[4].

Abin nufi da fadinsa: “suna shirya makirci” yaudara da abin da mushirikai suka kukkulawa na tanade tanade don su dauki fansa a kan Manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata a gare shi kamar shirin da suka yi don su kashe shi ko kuma su sanya shi a cikin kurkuku da makamancin hakan, amma abin nufi a cikin fadinsa: “Allah yana yin nasa shirin” shi ne shirin Allah mai girma da bwaya madauakakin sarki kamar umartarsa da ya yi da yin hijira ga misali.

A yayin da muke samun kalamr “makru” a cikin Kur’ani mai girma a inda ake siffanta ta da mummunan abu[5] wannan yana nufin cewa kalmar a wani lokacin tana kasancewa fuskantar sharri da mummunan abu a wani lokaci kuma da ma’anar fuskantar alheri da kyakkyawan wani abu a bisa wannan tushe ne cewa ayoyi masu yawa wadanda suke danganta (makru) zuwa ga Allah Madaukaki tana duba ne zuwa shirinsa gamamme kuma shi ne mamallaki, kuma mai kewaye da dukkan wani shiri da zai taba yiwuwa   ba a samu wani shiri ya fita daga kewayen jujjuyawarsa ta allantaka awcce take mai fadi gamammiya da wannan hasashe ne cewa Allah Madaukaki yake a saman dukkan wani mai kintsa shiri.[6] Hakika aya madaukakiya wacce take cikin suratur Ra’adi[7] tan ashiryarwa a zahirance da kuma bayanai a kan cewa jujjuyawa gamammiya tana kewaye ga Allah shi kadai kuma shirin wadansu ba komai ba ne idan aka danganta shi da shirin Allah Madaukaki ba zai yiwu ya tuke zuwa wani abu ba ma’abocin hankali.[8]

 


[1] Karshi sayyid aliyu akbar, kamusul kur’an j – 6 shafi 265.

[2] Almunjid madatuk makaru.

[3] A’arafi 99 da 123: fadir 10 da 43 ra’adu 33 da 42 saba’i 33 yunus 21 ali-imrana, 54 nahal 26 da 45 da namli 50 da 51, nahu 22, ibrahim 46 – yusuf 13 gafir 45.

[4] Anfal 30.

[5] Fadir 43.

[6] Ali Imrana, 54

[7] Ra’adu

[8] Allama taba-taba’i almizan tarjamar almusawi alhamdani. j – 12 shafi 20, 355, mujalladi, nashir, al-intisharat islamiyya.

 

TARJAMA YA JAWABU KATIKA LUGHA NYENGINE
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

  • Me ake nufi da hukunci da fatawa? Me ye bambancinsu?
    9296 بیشتر بدانیم 2012/07/24
    Fatawa: Ita ce fitar da hukuncin wani lamari a addini ta hanyar koma wa madogarar shari’a da amfanuwa da garesu, ta hanyar da aka san ana fitar da hukuncin. Hukunci: Shi ne abin da ake zartarwa ta hannun jagoran hukumar musulunci. Jagora zai iya amfana ...
  • Wasu irin hadisai ne suka zo a kan Hukuncin dan zina?
    12559 Dirayar Hadisi 2012/07/25
    Ruwayoyi na musulunci daga annabi (saw) sun yi magana da bayyana hukunce hukuncen dan zina, za mu kawo irin babobinsu Gadon dan zina;- Babin cewa dan zina, shi wanda ya yi zinar ba zai gaje shi ba, da ita mazinaciyar, ko wanda ...
  • mene ne ma’anar Takawa?
    14350 تقوی 2012/07/25
    Takawa wani karfi ne cikin ruhin mutum mai tsawatarwa da hana shi aikata ayyukan kuskure, kamalar takawa na kasancewa in an hada da nesantar abubuwan haramun, kamar nesantar shubha. Kuma ita Takawa tana da marhaloli da rabe-rabe, da kuma alamomi, zamu bijiro da su a jawabi na ...
  • Ku gaya mana wani hadisi game da iyakokin lullubin Mace
    10199 زن 2012/07/24
    Ayar 31 daga Surar Nur da ruwayoyi masu yawa sun kawo lamarin hijabi lullubin mata da yadda yake, yayin da Allah madaukaki yake cewa: (Surar Nur: 24: 30-31) "Ka ce wa Muminai maza da su runtse daga ganinsu, kuma su tsare farjojinsu, wannan shi ne ...
  • Akwai tuhumar da ake wa Annabi cewa ya koyo kur’ani daga wani mutum ba’ajame, mene ne labarin wannan kissa?
    3973 Ilimin Kur'ani 2018/07/07
    Kur’ani littafi ne da yake matsayin littafin cikamakin annabawa (s.a.w) wanda yake kumshe da mu’ujizozi masu tarin yawa, ayoyin da suka fara sauka daga cikin kur’ani yawancinsu sun gigita zukatan mutane, daga fasahar su da balagarsu wanda ya kasance tare da ma’anoni cikin zirin lafuzza kyawawa takaitattu ...
  • Wadanne ne muhimman siffofin tafsirin Kur\'ani da kuma (kimarsu) matsayinsu na ilimi?
    5389 Ilimin Kur'ani 2019/06/16
    Baba shakka kan cewa hakika sahabbai Allah Ta’ala ya kara yarda a gare su ya yarje musu sun bawa lamarin Kurani mai girma minimmanci sosai a lokacin rayuwar Manzo (s.a.w) da ma bayan wafatinsa (s.a.w) kuma sun dauki tutar addini da kyakkyawar koyarwa sama zuwa jama’a. kuma ...
  • yaya halittar mutum take a a mahangar musulunci?
    7971 Sabon Kalam 2012/07/23
    Ta mahangar Kur’ani mutum halitta ce da yake fizguwa zuwa ga ubangjinsa bisa fidirar halittarsa, kuma yake da jawuwa zuwa ga jiki, wannan halittar tana jansa zuwa ga ilimi da sani da alherai, a daya bangaren jiki tana kiransa zuwa ga sha’awa da sharri. Rayuwar mutum wani ...
  • Shin ruwayar tashi daga Iran a karshen zamani abin la’akari ce (akwai kuwa)
    7297 نشانه های ظهور 2012/07/26
    Duk litattafan Shi’a da sunna sun hadu kan cewa bayyanar imam mahdy (AF) wata saura zata share fagen zuwansa (bayyanarsa) zai zama ma’abocin bakaken tutoci a wannan saura su ne masu shimfide alamar kafin bayyanarsa.[1] hukumar iran da aka same ta ta kasu gida ...
  • Me ake nufi da “ka da ku kirga ranakun sati sai su kirga ku”?
    8217 Dirayar Hadisi 2012/07/26
    Wannan magana ta zo cikin hadisin Manzo (s.a.w), abin nufi da ranaku a nan su ne ranakun sati, amma a mafiya yawan lokuta wannan ruwayar na nufin muhimmancin zamani da wajabcin rashin shakku zuwa ranaku ko rashin kudure su da zai sa a manta su ko muzantan ...
  • Ta fuskacin abin da ya zo a tarihi akwai bayanin faduwar hukumomi da dauloli wata rana, to shin wannan dokar tarihin ta shafi hukumar Imam mahadi (a.s) ko kuwa?
    6717 بعد از ظهور 2012/07/24
    Wannan lamarin ba zai yiwu ba ga hukumar duniya ta Imam Mahadi (a.s) saboda dalilin faduwar wadancan hukumomin yana komawa zuwa ga zaluncin wadannan hukumomin ko kaucewarsu ga asasin adalci, ko kuma saboda yaudarar mutane ta hanyoyin isar da sako wacce ta haifar da bambanci tsakanin mutane ...

Mafi Dubawa